Home Labarai Rikici ya Sake Barkewa Tsakanin Hausawa da Kabilar Al-Hamaj a kasar Sudan...

Rikici ya Sake Barkewa Tsakanin Hausawa da Kabilar Al-Hamaj a kasar Sudan ta Kudu

Wani sabon rikicin kabilanci yayi sanadiyyar mutuwar mutane 4 a sudan ta kudu kamar yadda shuwagabannin gargajiyar yankin da likitoci suka bayyana a ranar Alhamis.
Rikin ya barke ne tsakanin kabilun hausawa da abokan rikicin su kabilar da aka fi sani da Al-Hamaj, a kauyen Wad al-Mahi dake gabashin birnin Roseires dake kudancin jihar Blue Nile.
Wata majiya daga asibitin wada al-mahi ta tabbatar da cewa mutum hudu sun mutu, inda tace gawarwakin sun iso Asibitin da raunika a jikkunan su.
Sai dai shugaban hausawan Mohamed Noureddine, ya bayyana cewa yanzu haka ina cigaba da gwabza fadan, inda aka kune gidaje masu tarin yawa.
Fada tsakanin hausawan da sauran kabilu a yankin ya barke ne tun a watan Juli, in ya haifar da asarar rayukan akalla mutane 100, tare da raunata gwammai.
Rikin daya samo asali bayan da hausawan suka bukaci a basu damar jan ragamar yankin, abinda yasa mazauna yakin ke kallon kudirin matsayin neman wurin zama ga hausawan.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp