Home Labarai Jonathan ya Rabauta da Lambar Yabo ta Shugaba Na Gari

Jonathan ya Rabauta da Lambar Yabo ta Shugaba Na Gari

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayar da kyautar lambar girman shugabanci na gari akan tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan da wasu fitattaun ‘yan Najeriya 43.

Ita dai wannan lambar girma an ware ta ne ta musamman domin girmama wasu jama’ar kasar da suka bada gudumawa a matakin kasa ko jiha ko kananan hukumomi ko kuma ayyukan gwamnati ko na jinkai.

Sharuddan karbar lambar girma sun hada da bada gudumawa a matsayin ma’aikacin jama’a ko kuma fice a aikin da mutum yake yi na kansa ko nuna rayuwa ta gari a tsakanin jama’a ko yin wani aikin da jama’a zasu ci gajiyar sa.

Ana saran ma’aikaci ya nuna a bayyana yadda yake gudanar da aikin sa fiye da yadda ake bukata a tsakanin al’umma.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp