Home Labarai Jonathan ya Rabauta da Lambar Yabo ta Shugaba Na Gari

Jonathan ya Rabauta da Lambar Yabo ta Shugaba Na Gari

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayar da kyautar lambar girman shugabanci na gari akan tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan da wasu fitattaun ‘yan Najeriya 43.

Ita dai wannan lambar girma an ware ta ne ta musamman domin girmama wasu jama’ar kasar da suka bada gudumawa a matakin kasa ko jiha ko kananan hukumomi ko kuma ayyukan gwamnati ko na jinkai.

Sharuddan karbar lambar girma sun hada da bada gudumawa a matsayin ma’aikacin jama’a ko kuma fice a aikin da mutum yake yi na kansa ko nuna rayuwa ta gari a tsakanin jama’a ko yin wani aikin da jama’a zasu ci gajiyar sa.

Ana saran ma’aikaci ya nuna a bayyana yadda yake gudanar da aikin sa fiye da yadda ake bukata a tsakanin al’umma.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp