Home Labarai Kotu ta Tura Masu Tiktok 2 Gidan Yari Saboda Sukar Gwamna Ganduje

Kotu ta Tura Masu Tiktok 2 Gidan Yari Saboda Sukar Gwamna Ganduje

Kotu ta Tura Masu Tiktok 2 Gidan Yari Saboda Sukar Gwamna Ganduje

 

An gurfanar da wasu masu sana’ar TikTok guda biyu Mubarak Muhammad (Uniquepikin) da Nazifi Muhammad a gidan yari bisa zargin bata sunan gwamnan Kano Abdullahi Ganduje a daya daga cikin wasannin barkwanci da suka yi.

Rahotanni sun bayyana cewa, ‘yan biyun sun yi zagon kasa inda suka nuna gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje a matsayin dan siyasa mai cin hanci da rashawa, wanda ya siyar da duk wani fili na jama’a a jihar.

‘Yan sanda sun gurfanar da su a gaban kotun majistare mai lamba 58, Nomansland, karkashin jagorancin Alkalin Kotun, Aminu Gabari.

Lokacin da aka karanta musu tuhume-tuhumen, TikTokers biyu sun amsa laifin da ake tuhumar su da su na hada baki da kuma bata sunan gwamnan.

Don haka alkalin kotun ya bayar da umarnin a ci gaba da tsare su a gidan yari tare da dage sauraron karar zuwa ranar 7 ga watan Nuwamba domin yanke hukunci.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp