Home DUNIYA Gwamnatin Ghana ta nemi Gafarar ‘Yan Nijeriya

Gwamnatin Ghana ta nemi Gafarar ‘Yan Nijeriya

Kasar Ghana ta nemi gafarar Najeriya kan yadda aka rusa ofishin Jakadancin ta a kasar, yayin da ta kaddamar da bincike domin gano dailin rusa ginin.

Mataimakin ministan harkokin wajen Ghana Charles Owiredu ya bayyana takaici kan rusa ginin, wanda yace hurumin gwamnatin Ghana ce ta kare shi kamar yadda dokar diflomasiya ta tanada.

Ministan harkokin wajen Najeriya Geoffrey Onyeama ya bayyana matakin a matsayin ta’addanci.

Rahotanni sun ce jami’an tsaro dauke da makamai suka raka motar da ta rusa sabin ginin a karshen mako, matakin da ya haifar da suka mai karfi daga ciki da wajen Najeriya.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp