Home General Matasan Nijeriya sun Bukaci Godwin Emefele ya sauka daga mukamin sa

Matasan Nijeriya sun Bukaci Godwin Emefele ya sauka daga mukamin sa

Kungiyar Matasa Najeriya sun gudanar da zanga-zanga a harabar babban bankin Najeriya a birnin Abuja.
sun bukaci gwamnan babban bankin Godwin Emefele ya sauka daga mukaminsa bisa kin bayyana gaban hukumomin tsaro domin amsa tambayoyi.
Matasan na dauke da alluna dauke da koken su inda suka bayyaa Emefele matsayin barazana ga tsaro da kuma neman ya sauka ko a dakatar da shi
Haka kuma kungiyar Matasan ta bukaci gwamnan babban bankin ya amsa gayyatar da Rundunar tsaro ta farin kaya DSS ta yi masa na amsa Tambayoyi
Shugaban Matasan Solomon Adodo wanda ya jagoranci zanga-zangar a kofar shiga babban bankin ya ce kungiyar ta sha alwashin ci gaba da zanga-zangar a birnin Abuja da ma kasar baki daya har sai gwamnan babban bankin ya sauka daga mukaminsa
Raahotanni na nuni da cewa an tsaurara matakan tsaro a shedkwatar babban bankin Najeriya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp