Home General Ambaliyar ruwa ta tafi da kayayyaki da dama a Afirka ta Kudu

Ambaliyar ruwa ta tafi da kayayyaki da dama a Afirka ta Kudu

Hukumomi a Afirka ta Kudu sun ce suna ci gaba da sa ido kan al’ummi bayan ƙaruwar ambaliya da ake fuskanta na tsawon makonni sakamakon mamakon ruwan sama da ake samu.

A karshen mako, jami’ai suka buɗe hanyoyin ruwa a lardin Gauteng domin rage ruwan da ya cika a madatsar ruwa ta Vaal – wanda shi ne mafi girma a lardin.

Ambaliyar ruwan ta tafi da kayayyaki da dama.

Jami’ai sun ce a yi hakan ne domin kaucewa ɓallewar madatsar ruwan da kuma barazanar ta kan dubban mutane.

Sun kuma shawarci mutane da ke kusa da madatsar ruwan ta Vaal da su koma zuwa wani wuri har sai ruwan ya ragu.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp