Home General Ambaliyar ruwa ta tafi da kayayyaki da dama a Afirka ta Kudu

Ambaliyar ruwa ta tafi da kayayyaki da dama a Afirka ta Kudu

Hukumomi a Afirka ta Kudu sun ce suna ci gaba da sa ido kan al’ummi bayan ƙaruwar ambaliya da ake fuskanta na tsawon makonni sakamakon mamakon ruwan sama da ake samu.

A karshen mako, jami’ai suka buɗe hanyoyin ruwa a lardin Gauteng domin rage ruwan da ya cika a madatsar ruwa ta Vaal – wanda shi ne mafi girma a lardin.

Ambaliyar ruwan ta tafi da kayayyaki da dama.

Jami’ai sun ce a yi hakan ne domin kaucewa ɓallewar madatsar ruwan da kuma barazanar ta kan dubban mutane.

Sun kuma shawarci mutane da ke kusa da madatsar ruwan ta Vaal da su koma zuwa wani wuri har sai ruwan ya ragu.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp