Home General Ambaliyar ruwa ta tafi da kayayyaki da dama a Afirka ta Kudu

Ambaliyar ruwa ta tafi da kayayyaki da dama a Afirka ta Kudu

Hukumomi a Afirka ta Kudu sun ce suna ci gaba da sa ido kan al’ummi bayan ƙaruwar ambaliya da ake fuskanta na tsawon makonni sakamakon mamakon ruwan sama da ake samu.

A karshen mako, jami’ai suka buɗe hanyoyin ruwa a lardin Gauteng domin rage ruwan da ya cika a madatsar ruwa ta Vaal – wanda shi ne mafi girma a lardin.

Ambaliyar ruwan ta tafi da kayayyaki da dama.

Jami’ai sun ce a yi hakan ne domin kaucewa ɓallewar madatsar ruwan da kuma barazanar ta kan dubban mutane.

Sun kuma shawarci mutane da ke kusa da madatsar ruwan ta Vaal da su koma zuwa wani wuri har sai ruwan ya ragu.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Abin da Obi ya Fada Kan Atiku - Dele MomoduHukumar EFCC ta Gurfanar da Ma'aurata Kan Damfarar Kudi Kusan N2bnFiye da Kashi 60 na 'Yan Najeriya a Yanzu Suna Rayuwa Cikiin Fatara - IMFGwamnatin Najeriya ta Caccaki Afrika ta Kudu kan Harin da ake yi wa ƴan ƙasartaƳan Bindiga sun Buƙaci Kudin Fansa Kafin Sako Dattijan da Suka je Sulhu a ZamfaraMayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a Katsina
X whatsapp