Home Labarai Fada ya Barke a cibiyar tattara zabe a jihar Ogun

Fada ya Barke a cibiyar tattara zabe a jihar Ogun

Wakilan jam’iyyun PDP da APC a jihar Ogun sun yi arangama a cibiyar tattara sakamakon zaben Gwamnoni na jihar.

Hatsaniyar ta fara ne daidai lokacin da wakilin jam’iyyar PDP, Sunkanmi Oyejide ya miki yayi korafin cewa wakilan Jam’iyyar APC yawan su yah aura guda 3 a cibiyar.

Oyejide ya kuma koka da cewa da gangan jam’iyyar ta APC suka kawo cikas  domin tauye musu hakkokin su.

“ya kamata ayi dub ana kurulla akan wannan lamari. Wajibi ne tattara sakamakon zaben ya zama a bayyane.

Sai dai wakilin jam’iyyar APC Adelani yake amincewa da bukatar wakilin jam’iyyar ta PDP.

Da yake kokarin shiga tsakani Shugaban hukumar zabe shiyyar jihar Farfesa Kayode Adebowale, yace jam’iyyar ta APC ta zabi guda cikin wakilan nata, inda ya ga baiken wakilin APC na dagewa kai da fata sai an bi abinda ya fada a cibiyar,

yanzu haka dai an cigaba da karbar sakamakon zaben kananan hukumomi a jihar.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp