Home Labarai Rusau a Masallacin Idi Kano jihadi ne – Abba Kabir Yusuf

Rusau a Masallacin Idi Kano jihadi ne – Abba Kabir Yusuf

Gwamnatin Jihar Kano ta kare matakin da ta dauka na rushe wasu Gine Gine da tayi a Birnin Kano.

Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf shine ya Bayyana Hakan Yayin da ya karbi Bakuncin sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero a safiyar Juma’a a Gidan Gwamnatin Jihar yayin Bikin Hawan Nasarawa.

Gwamnan yace rushe Gine Ginen masallacin Idi jihadi ne Kuma an Kara kima da martaba ga masarautar ta Kano

Shima a nasa jawabin Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado  Bayero yace masarautar ta Kano zata Cigaba da Baiwa Gwamnatin Jihar Kano Hadin Kai da Goyon baya Domin Sanarwa al’umma cigaba.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp