Home Labarai Kungiyar kwadayi a Nijeriya na SHIRIN tsunduma yajin aiki

Kungiyar kwadayi a Nijeriya na SHIRIN tsunduma yajin aiki

Ƙungiyar Ƙwadago na shirin tsunduma yajin aiki a duk faɗin Najeriya wanda zai fara ranar Laraba, 2 ga watan Agusta, 2023.

Duk da umarnin kotun da ya dakatar da ƙungiyar daga shiga yajin aiki a watan Yunin da ya gabata yana nan, an fahimci cewa, ƙungiyar ta nuna ba zata naɗe hannunta ba bayan ƴan Najeriya suna ci gaba da shan azaba saboda janye tallafin mai.

A watan Yunin da ya gabata ne dai gwamnatin Tinubu ta kai haɗaɗdiyar ƙungiyar ƙwadagon kotu domin ta haramta mata shiga yajin aikin gama-gari biyo bayan janye tallafin man fetur.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp