Kungiyoyin kwadago sun janye zanga zangar da suka fara gudanarwa a sassan Nijeriya.
Wannan na zuwa ne bayan wata ganawa da shugabancin kungiyar yayi da shugaban kasar Bola Tinubu a fadar sa dake birnin tarayya Abuja.
Kungiyoyin kwadago da suka hadar da NLC da TUC sun amince da dage zanga zangar ne biyo bayan muhimmiyar tattaunawa da suka yi da shugaban.
Read Also:
Shugabancin kungiyoyin ya nuna ganuwarsa bisa karin gwiwar Shugaba Tinubu na daukar matakin magance matsalolin da suka addabi ma’akatanka da Al’ummar kasar.
Tinubu ya tabbatar da cewa matata mai ta Fatakwal zata dawo aiki ka’in da na’in domin inganta tattalin arzikin kasar.
Ta cikin wata sanarwa d
In a statement by the Special Adviser to the President on Special Duties, Communications and Strategy, Dele Alake, the decision followed the “fruitful and frank discussion with President Tinubu and their confidence in his ability to encourage open and honest consideration of all the issues put forward by the Labour Movement.”
PRNigeria hausa
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1190 days 11 hours 36 minutes 22 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1172 days 13 hours 17 minutes 47 seconds
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Report By: PRNigeria.com