Home Labarai Kungiyoyin Kwadago sun dakatar da zanga zangar da suka fara a Nijeriya

Kungiyoyin Kwadago sun dakatar da zanga zangar da suka fara a Nijeriya

Kungiyoyin kwadago sun janye zanga zangar da suka fara gudanarwa a sassan Nijeriya.

Wannan na zuwa ne bayan wata ganawa da shugabancin kungiyar yayi da shugaban kasar Bola Tinubu a fadar sa dake birnin tarayya Abuja.

Kungiyoyin kwadago da suka hadar da NLC da TUC sun amince da dage zanga zangar ne biyo bayan muhimmiyar tattaunawa da suka yi da shugaban.

Shugabancin kungiyoyin ya nuna ganuwarsa bisa karin gwiwar Shugaba Tinubu na daukar matakin magance matsalolin da suka addabi ma’akatanka da Al’ummar kasar.

Tinubu ya tabbatar da cewa matata mai ta Fatakwal zata dawo aiki ka’in da na’in domin inganta tattalin arzikin kasar.

Ta cikin wata sanarwa da mai bawa shugaban kasa shawara kan ayyuka na musamman da sadarwa Dele Alake ya fitar ta tabbatar da janyewar zanga zangar kungiyar.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp