Home Labarai Katanga ta rufta kan Masallata a Zaria

Katanga ta rufta kan Masallata a Zaria

Rahotannin daga jihar kaduna na cewa akalla mutane 4 ne suka mutu yayin da 7 suka jikkata bayan da babban masallaci zari’a ya rushe ana tsaka da sallah a masallacin.

Da yake jawabin kan lamarin Mai Martaba sarkin zazzau Mallam Ahmad Nuhu Bamalli, yace wadanda lamarin ya rutsa dasu suna tsaka da sallar la’asar da misalan karfe 4 na Yamma.

Sarkin yace “mun ji karar tsagewar katanga Masallacin, wanda kuma tun bayan jin muka fara shirin gyara kawo Masana harkar gini domin daukar matakin daya dace.

Daga bisa ya Umarci al’umma dake amfani da Masallacin da su cigaba da gudana ayyukan ibada a waje kafen a gyara wurin daya lalace.

Ya kuma mika sakon ta’aziyya ga iyalan mamata, tare da fatan Allah ya karbi shahadar su.

PRNigeria hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp