Home Labarai Katanga ta rufta kan Masallata a Zaria

Katanga ta rufta kan Masallata a Zaria

Rahotannin daga jihar kaduna na cewa akalla mutane 4 ne suka mutu yayin da 7 suka jikkata bayan da babban masallaci zari’a ya rushe ana tsaka da sallah a masallacin.

Da yake jawabin kan lamarin Mai Martaba sarkin zazzau Mallam Ahmad Nuhu Bamalli, yace wadanda lamarin ya rutsa dasu suna tsaka da sallar la’asar da misalan karfe 4 na Yamma.

Sarkin yace “mun ji karar tsagewar katanga Masallacin, wanda kuma tun bayan jin muka fara shirin gyara kawo Masana harkar gini domin daukar matakin daya dace.

Daga bisa ya Umarci al’umma dake amfani da Masallacin da su cigaba da gudana ayyukan ibada a waje kafen a gyara wurin daya lalace.

Ya kuma mika sakon ta’aziyya ga iyalan mamata, tare da fatan Allah ya karbi shahadar su.

PRNigeria hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp