Home Labarai Sojoji sun sami nasarar kubutar da yara da Mace a Timbuktu

Sojoji sun sami nasarar kubutar da yara da Mace a Timbuktu

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami nasarar kwato mutane 44 ciki har da mace da yara daga hannun ‘yan ta’adda dake yankin Timbuktu.

Wannan na matsayin wani yunkuri na cigaba da kakkabe ‘yan ta’addan dake gudanar da ayyukan ta’addanci a yankin dake jihohin Borno da Yobe a arewa maso gabashin Nijeriya.

Dakarun sun sami nasarar kwato kayayyakin yaki masu darajar gaske da suka hadar da (fierce air cum artillery bombardments da ground battle, haka kuma sun bar MOWAG (Armoured Personnel Carrier) da kantar yaki,da ma Tractor.

Tuni dai yaran da matar da aka sami nasarar kubutar da su daga hannun ‘yan ta’addan aka sama musu tallafin gaggawa da suka hadar da kayan sawa, haka kuma an hannun ta su ga ma’aikatar harkokin mata ta jihar Borno.

Ba iya nasarar kwato muggan makamai aka samu kadai a kai wannan hari ba har da samawa mata da kananan yara da suji ba basu gani ba ‘yan ci da walwala daga sharrin wannan matsala ta rashin tsaro.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp