Home General Kotu ta bayar da belin Abba Kyari

Kotu ta bayar da belin Abba Kyari

Rahotannin na bayyana cewa kotu ta bayar da belin dakataccen mataimakain kwamishinan ‘yan sanda shugaban rundunar kai daukin gaggawa Abba Kyari, bayan zaman gidan gyaran hali na watanni 27.

Wannan na zuwa ne bayan hukuncin babbar kotun tarayya dake zamanta a birnin tarayya Abuja na bashi belin makwanni biyu.

Kotun ta ce an bayar da belin Abba kyari ne domin ya je gida ya kammala jana’idar Mahaifiyar.

Kotun data zauna ranar juma’a 31 ga watan mayun daya gabata, domin duba bukatar bayar da belin Kyari dake fuskantar tuhume-tuhume na ta’ammali da miyagun kwayoyi, biyo bayan kama shi da akayi a watan fabrerun shekarar 2022.

Kakakin hukumar kula da gidan gyaran hali da tarbiyya na birnin tarayya Abuja Admu Duza yace an bayar da belin kyari ne bayan ya cika wasu sharudda.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp