Home General Sojoji sun kubutar da yara 7 da mata 9 a jihar Borno

Sojoji sun kubutar da yara 7 da mata 9 a jihar Borno

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami nasarar kubutar da Mata 7 da kananan yara 9 daga hannun ‘yan ta’addan da suka yi garkuwa da su.

Wannan na cikin wata sanarwa da rundunar da wallafa a shafin ta X a ranar juma’a, inda ta ce bayan wasu sumame da dakarun sojin hadin gwiwa da jami’an Vigilanti suka kai kan maboyar ‘yan ta’addana sun sami nasarar kubutar da mutanen a karamar Gwoza dake jihar Borno.

Sanarwar tace dakarun sun yi arangama da ‘yan ta’addana ne a yankunan Pulka da Ashagashiya, inda suka hallaka wasu, wasu kuma sun tsre da raunikan harbi a jukkunansu.

Haka kuma rundunar ta ce dakarunta sun kai sumame yankin Komala dake jihar Borno, in da suka hallaka dan ta’adda guda daya tare da kwato makamai masu tarin yawa.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp