Home General Ricikin Manoma da makiyaya ya yi sanadin mutuwar mutum 2 a jihar...

Ricikin Manoma da makiyaya ya yi sanadin mutuwar mutum 2 a jihar Jigawa

Rundunar ‘yan sandan jihar jigawa ta tabbatar da mutuwar mutum 2 tare da kone gidaje 3 bisa wata arangama tsakanin manoma da makiyaya a karamar hukumar Birnin Kudu dake jihar.

kakaikin rundunar ‘yan sandna jihar DSP Lawan Shiisu Adam ne ya tabbatar da hakan inda yace jami’an ‘yan sandan hadin gwiwa da jami’an tsaron Civil defence da kuma dakarun sa kai na bijilanti. sun sami nasarar kwantar da rikicin tare da kama mutum 5 da kuma shanu guda biyar da aka yasar.

Shaidun gani da ido sun tabbatar da cewa makiyayan da suka fito daga jihar Katsina, sun tasamma yankin da tarin garken shanu, inda suka fara lalata amfanin gonar da manoma suka shuka, wannan ne ya sanya manoman daukar matakin kare gonakinsu da rayukansu.

yace arangamar ta haddasa mutuwar mutum 2 daga ko wanne bangare tare da kone gidaje 3 mallakin alúmmar garin.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp