Home General Umarnin Tinubu kawai muke jira mu fara kidaya a Nijeriya – NPC

Umarnin Tinubu kawai muke jira mu fara kidaya a Nijeriya – NPC

Hukumar kidaya ta Nijeriya (NPC) ta ce ta shirya tsaf domin gudanar da ayyukan kidayar AL’umma da gidaje, sai dai kawai tana jiran umarnin shugaban kasa Bola Tinubu ne domin ya amince da ranar da zaá fara.

shugaban hukumar ta NPC Malam Isa Kwarra ne ya bayyana hakan a makon daya gabata a yayin wani taro da aka gudanar a birnin tarayya Abuja domin zagayowar ranar kidaya ta duniya, wadda aka warewa ranar 11 ga watan yunin ko wacce shekarar.

Ya ce majalisar dinkin duniya ta ayyana dukkan bayan shekaru 10 a gudanar da kidayar, wannan ne yasa hukumar ta shirya gudanar da kidayar tun a watan Nuwamban 2020 wannan shine shirin su tun da fari.

da yake bayyana muhimmancin kidayar, Kwarra ya ce zata taimaka matukawa mahukunta wajen sanin cikakkan bayanin da kuma adanin al’umar dake rayuwa a kasa.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp