Jami’ar Jihar Kwara ta kori dalibai 175 bisa gudanar karya doka da laifukan da suka shafi satar Jarrabawa a jami’ar.
wannan dai na cikin wata sanarwa da mukaddashin daraktan yada labarai da hulda da jama’a ta jami’ar Dr. Saeedat Aliyu ta fitar wadda aka raba manema labarai a ranar litinin.
Read Also:
sanarwa ta ce daliban da jami’ar ta kora na cikin wadanda aka samu da laifukan da suka shafi satar jarrabawa, sata, amfani da sakamakon Bogi domin samin damar fara karatu a Jami’ar, tayar da tarzoma, damfara, shiga cikin haramtattun kungiyoyi da sauransu.
sanarwa ta ce wadannan sune dalilan da suka sa hukumar gudanarwa Jami’ar korar daliban duba da karya kaída da dokokin ta.
PRNigeria Hausa
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1190 days 9 hours 18 minutes 19 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1172 days 10 hours 59 minutes 44 seconds
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021
Report By: PRNigeria.com