Home DUNIYA Jami’ar Jihar Kwara ta kori Dalibai 175

Jami’ar Jihar Kwara ta kori Dalibai 175

Jami’ar Jihar Kwara ta kori dalibai 175 bisa gudanar  karya doka da laifukan da suka shafi satar Jarrabawa a jami’ar.

wannan dai na cikin wata sanarwa da mukaddashin daraktan yada labarai da hulda da jama’a ta jami’ar Dr. Saeedat Aliyu ta fitar wadda aka raba manema labarai a ranar litinin.

sanarwa ta ce daliban da jami’ar ta kora na cikin wadanda aka samu da laifukan da suka shafi satar jarrabawa, sata, amfani da sakamakon Bogi domin samin damar fara karatu a Jami’ar, tayar da tarzoma, damfara, shiga cikin haramtattun kungiyoyi da sauransu.

sanarwa ta ce wadannan sune dalilan da suka sa hukumar gudanarwa Jami’ar korar daliban duba da karya kaída da dokokin ta.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp