Home General Tinubu zai samawa ‘yan sandan Nijeriya karin makamai

Tinubu zai samawa ‘yan sandan Nijeriya karin makamai

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya jaddada aniyar sa ta samawa dakarun ‘yan sandan kasar makamai da daukar’ karin jami’ai domin yaki da laifuka a kasar.

Shugaban kasar ya bayyana hakan ne a yayin gudanar da bikin kaddamar da sashen yaki da laifukan internet a binrin tarayya Abuja ranar laraba, inda ya bayyana manufarsa ta kawo karshen ayyukan hadakar jami’an tsakanin hukumomi a kasar.

Yace ya fahimci laifukan zambar kafar Internet ya kara karuwa a kasar, yace abu ne da baya bukatar hadin gwiwa tsakanin hukumomin domin magance matsalar.

Da yake jawabi a wajen taron Shugaban kasa Bola Tinubu wanda ya sami wakilcin ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani, Bossum Tijani, yace yanayin tsaro a kasar yayi tsamari lamarin dake bukatar sake zage dantse domin magance matsalar.

Tinubu ya tabbatarwa da Al’ummar Nijeriya cewa gwamnatinsa zata yi dukkan mai yiwuwa wajen sanya makudan kudi don gani ta samawa jami’an ‘yan sandan makamai

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp