Home General Gwamnatin Jihar Kano zata Sabunta Asibitocin Sha -ka- tafi da ke Mazabu...

Gwamnatin Jihar Kano zata Sabunta Asibitocin Sha -ka- tafi da ke Mazabu 484

Gwamnatin jihar Kano tace ta dauki gabarar cigaba da inganta lafiyar mata masu haihuwa da yara kanana da kuma jarirai dake fadin jihar ta hanyar gudanar da riga kafi.

Gwamnan Alhaji Abba Kabir Yusuf ne ya bayyana hakan a yayin bikin kaddamar da taron mata masu haihuwa na shekara ta 2024 da ya gudana a karamar hukumar Tarauni a jihar

Abba Kabir ya ce Gwamnatinsa karkashin ma,aikatar lafiya ta shigo da wani shiri na samawa mata masu haihuwa da jarirai magani kyauta a Asibitoci a jihar.

Ya ce gwamnatinsa na kokarin wajen Samar da ingantaccen abinci Mai Gina jiki da Kuma shirin kakkabe ciwon Shan inna ta hanyar mayar da Kai da bayar da goyon baya ga allurar-riga-kafi.

ya kara da cewa tuni shiri ya yi nisa don Sabunta Asibitocin Sha -ka- tafi da ke Mazabu 484 da ke fadin JIhar.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp