Home General Gwamnatin Jihar Kano zata Sabunta Asibitocin Sha -ka- tafi da ke Mazabu...

Gwamnatin Jihar Kano zata Sabunta Asibitocin Sha -ka- tafi da ke Mazabu 484

Gwamnatin jihar Kano tace ta dauki gabarar cigaba da inganta lafiyar mata masu haihuwa da yara kanana da kuma jarirai dake fadin jihar ta hanyar gudanar da riga kafi.

Gwamnan Alhaji Abba Kabir Yusuf ne ya bayyana hakan a yayin bikin kaddamar da taron mata masu haihuwa na shekara ta 2024 da ya gudana a karamar hukumar Tarauni a jihar

Abba Kabir ya ce Gwamnatinsa karkashin ma,aikatar lafiya ta shigo da wani shiri na samawa mata masu haihuwa da jarirai magani kyauta a Asibitoci a jihar.

Ya ce gwamnatinsa na kokarin wajen Samar da ingantaccen abinci Mai Gina jiki da Kuma shirin kakkabe ciwon Shan inna ta hanyar mayar da Kai da bayar da goyon baya ga allurar-riga-kafi.

ya kara da cewa tuni shiri ya yi nisa don Sabunta Asibitocin Sha -ka- tafi da ke Mazabu 484 da ke fadin JIhar.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp