Home General an kai ruwa rana tsakanin ‘yan sanda da masu Zanga – Zanga...

an kai ruwa rana tsakanin ‘yan sanda da masu Zanga – Zanga a jihar Kaduna

An samu hatsaniya a Kaduna tsakanin masu zanga-zangar matsin rayuwa da jami’an ƴansanda bayan da ƴansandan suka yi ƙoƙarin tarwatsa masu zanga-zanga da suka yi ƙoƙarin toshe hanyar zuwa gidan gwamnati.

Ƴansandan sun yi amfani da barkono mai sa hawaye wajen korar masu zanga-zangar.

Masu zanga-zangar sun kuma far wa ofishin Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa da kare ƙa’idojin hanya ta jihar.

A safiyar yau Alhamis ne masu zanga-zanga suka fantsama kan titunan Najeriya domin nuna fushi kan matsin rayuwa da buƙatar gwamnati ta ɗauki mataki a kai

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp