Home Labarai Tinubu zai yiwa ‘yan Nijeriya jawabi kan Zanga-Zanga

Tinubu zai yiwa ‘yan Nijeriya jawabi kan Zanga-Zanga

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu zai yi jawabi ga Al’ummar kasar a ranar lahadi 4 ga watan agustan shekarar 2024 da muke ciki, wandake matsayin rana ta hudu da shiga zanga-zangar gama gari

Wannan dai na cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun mai taimakawa shugaban na musamman kan harkokin yada labara Chief Ajuri Ngelale, wadda tace shugabn zai yi jawabin da karfe 7 na safiyar lahadi.

Za dai a saka hirar kai tsaye a kafafen yada labarai na gwamnatin tarayya da suka hadar da tv da radio, da suka hadar da  NTA da gamayyar rukunin gidajen radio na tarayya wato FRCN.

Wannan dai na zuwa ne bayan da aka shiga rana ta uku da fara gudanar da zanga-zangar nuna halin da ake ciki na matsin rayuwa da talauci a kasar nan.

Zanga-zanagr dai na neman barin baya da kura, inda ta haifar da asarar rayuka kamar yada kungiyar Amnesty international ta bayyana a cikin rahoton ta.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp