Home Labarai Ambaliyar ruwa ta rusa gidaje sama da budu 32 a Nijeriya

Ambaliyar ruwa ta rusa gidaje sama da budu 32 a Nijeriya

Hukumar bada agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA tace ambaliyar ruwa ta shafi mutane 227,494, inda ta lalata gidaje 32,837 a jihohi 27 dake fadin kasar.

Haka kuma sanarwa da NEMA ta fitar tace ambaliyar ta lalata kadada kimanin 16,488 na gonaki da tuni sun fara fitar da amfani

Wannan na cikin wata sanarwa da kakakin hukumar Ezekiel Manzo ya fitar a ranar Alhamis a birnin tarayya Abuja, sanarwar ta ambaci babban daraktan hukumar, Zubairu Umar na cewa hukumar zata cigaba da sanya idanu da kuma wayar da kan al’ummar kan matsalolin toshe magudanan ruwa da hanyoyin wucewar sa.

Umar ya shawarwa hukumar bayar da agajin gaggawar ta jihohi da shuwagabannin al’umma da su shiryawa daukar mataki kan samun yawaitar abaliyar ruwan anan gaba, sannan kuma ya ce kada manoma su damu bisa kamfar rashin ruwa, zai zo karshe kamar yadda hasashen NiMet ya bayyana.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp