Home General Jami’an DSS sun mamaye Ofishin SERAP

Jami’an DSS sun mamaye Ofishin SERAP

Rahotannin daga birnin tarayya Abuja na tabbatar da cewa jami’an hukumar Tsaro ta DSS sun mamaye ofishin kungiyar SERAP da ke birnin.

wannan dai na zuwa ne bayan da jami’an suka kama shugabn kungiyar kwadago ta kasa Joe Ajero.

Rahotannin sun nuna cewa jami’an sun nemi ganawa da shugabannin kungiyar kare hakkin dan Adam da lura da al’amuran tattalin arziki.

A cikin wani rubutu da aka wallafa a shafin X na SERAP, an bayyana cewa jami’an DSS sun mamaye ofishinsu ba bisa ka’ida ba.

Kungiyar ta bukaci Shugaban kasa Tinubu da ya gaggauta umartar DSS da ta daina tsoratarwa da cin zarafin ‘yan Najeriya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp