Home General Ambaliyar ruwa ta mamaye kafancan

Ambaliyar ruwa ta mamaye kafancan

Wata mummunar ambaliyar ruwa ta raba mutane sama da 1,000 da muhallansu tare da hallaka yara biyu a Kafanchan da ke cikin ƙaramar hukumar Jema’a ta jihar Kaduna.

Misis Christy Usman, mataimakiyar shugabar ƙaramar hukumar Jema’a ce ta bayyana hakan, a wata ziyara da kwamitin da gwamnatin jihar Kaduna ta kafa domin nazari kan tasirin ambaliyar.

Ta ce ambaliyar wadda ta shafi “wasu sassan garin Kafanchan da Jagindi da Atuku da Aso da kuma Bade ta lalata gonaki da dama da kuma amfanin gona da darajarsu takai miliyoyin naira.”

“Ambaliyar ta yi illa ga tattalin arzikin ƙaramar hukumar Jema’a, amma Gwamnatin jihar ta dauki mataki cikin gaggawa.”

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp