Home General Kwale kwale ya kife da mutane da dama a jihar Neja

Kwale kwale ya kife da mutane da dama a jihar Neja

Rahotannin daga jihar Neja na bayyana cewa a safiyar yau Juma’a ce aka wayi gari da kifewar wani kwale-kwale a sashen Dambo-Ebuchi na tekun Neja, wanda ya yi sanadiyar wasu mutane.

Waɗanda lamarin ya auku a gaban su sun shaida wa tashar Channels cewa, kwale-kwalen, wanda na wani mai suna Musa Dangana ne, yana tafe ne da fasinjoji sama da 200, ciki har da mata ƴankasuwa da masu aikin gona waɗanda za su tafi kasuwar mako-mako ta Katcha.

A watan Oktoba ne aka samu kwatankwacin hatsarin nan a kwale-kwale a rafin Muwo Gbajibo da ƙaramar hukumar Mokwa na jihar ta Neja, inda mutane da dama suka rasu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp