Home General Sabuwar ƙungiyar matasan arewa ta bukaci sake nazari kan ƙudirin haraji

Sabuwar ƙungiyar matasan arewa ta bukaci sake nazari kan ƙudirin haraji

Sabuwar ƙungiyar matasan arewacin Najeriya ta LND ƙarkashin jagorancin shugabanta kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, ta nemi a yi gyaran fuska ga sabon ƙudirin haraji mai cike da cece-kuce da shugaban ƙasar Bola Tinubu ya gabatarwa majalisar dokokin kasar.

Ƙungiyar ta bayyana hakan ne a ranar Alhamis a Abuja a wajen gabatar da rahoton kwamitin kwararru da ta kafa domin yin nazari kan kudirin sake fasalin harajin da ya janyo cece-kuce a ƙasar.

Tun bayan gabatar da ƙudirin da shugaba Tinubu ya yi, na sake fasalin dokar haraji, ya haifar da zazzafar muhawara a fadin ƙasar, masamman masu fada a ji a yankin arewacin ƙasar da ke zargin zai haifar da koma baya ga yankin.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Samar da Tsaro: Sojojin Najeriya sun Kama ƴan ƙasashen Wajen 46Ta'addanci: Za a Gurfanar da Mutane 400 a Gaban Kotun Tarayya da ke AbujaAn Ceto Matar Janar Rabe da ya Rasu a Hannun ƴan BindigaHauhawar Farashin Kayan Masarufi a Najeriya ya ƙaru Zuwa Kashi 15.93Rundunar Sojin Najeriya ta Gudanar da Hare-Hare Kan Maɓoyar ƴan Bindiga a Jihar KatsinaZaben 2027: NDC ta Tsayar da Ɗan Kwankwaso Mataimakin ɗan Takarar Gwamnan KanoKotu ta Umarci INEC da ta Soke Rajistar ADC Tare da Jam’iyyu 4Manyan Tsofaffin Jami'an Soji 10 da Suka Rasa Rayukansu a Hannun ƴan Ta'addaTarihin Rayuwar Janar Rabe da ya Rasu a Hannun ƴan BindigaMatsalar Tsaro: Masu Zanga-Zanga Sun Tare Babbar Hanyar AbujaDuk Wanda aka Kama Yana Kasuwanci da 'Yan Ta'adda, za a ɗauke shi a Matsayin ɗan ta’adda - Christopher MusaFarashin ɗanyen Mai ya Faɗi Bayan Amurka ta Soke Sabbin Hare-Haren kaiwa IranAmurka ta yi sulhu kan yaƙin da ta ke yi da Iran - TrumpMajalisar Wakilan Najeriya ta Amince da ƙudirin Dokar Kafa ’Yan sandan JihaHukuncin da aka Yanke wa Masu Alaƙa da Sace ɗaliban Jihar Neja
X whatsapp