Home General Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da dokar kafa Jami’an tsaron jiha

Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da dokar kafa Jami’an tsaron jiha

Majalisar jihar Kano
Majalisar jihar Kano

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da dokar, kafa rundunar tsaro ta jiha domin kare rayuka da dukiyoyin al’umma.

Amincewar ta zo ne bayan wata zazzafar muhawara kan wasu sassa na dokar, wadda ta tanadi hana duk wani wanda ke cikin jam’iyyar siyasa jagorantar rundunar.

Shugaban masu rinjaye na majalisar, Honarabul Lawan Hussaini Dala, ya bayyana cewa an yi nazari sosai kan dokar don tabbatar da cewa tana da amfani ga kowane ɓangare na jihar.

dokar ta ba wa jami’an rundunar ikon ɗaukar makamai, cafke masu laifi da kuma hana aikata miyagun ayyuka, domin kara tabbatar da tsaron rayuka da kuma dukiyoyin al’umma a lungu da sako na jihar Kano.

A ƙarshe Dala ya tabbatar da cewa wanda zai jagoranci rundunar dole ne ya kasance ɗan jihar Kano kuma ba dan wata jam’iyyar siyasa ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp