Home General Yadda Babban layin lantarkin Najeriya ya sake samun matsala

Yadda Babban layin lantarkin Najeriya ya sake samun matsala

Babban layin lantarki na Najeriya ya samu wata matsala, lamarin da ya haifar da ɗaukewa lantarkin a wasu sassan ƙasar.

Cikin wata sanarwa da kamfanin rarraba wutar lantarki na birnin Abuja ya fitar a shafinsa na X, ya ce matsalar ta faru ne da misalin ƙarfe 11:34 na safe.

Sai dai kamfanin ya ce masu ruwa da tsaki na aiki tuƙuru domin maido da wutar da zarar an magance matsalar.

Babban layin lantarki na Najeriyar ya saba samun matsalolin faɗuwa, musamman a shekarar da ta gabata, wani abu da ke haifar da matsalar ɗaukewar wutar a faɗin ƙasar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp