Home General Majalisa ta buƙaci a kafa sansanin soji a yankin Bukuyum na Zamfara

Majalisa ta buƙaci a kafa sansanin soji a yankin Bukuyum na Zamfara

Majalisar wakilan Najeriya ta yi kira da a kafa sansanin soji a yankin Bukuyum sakamakon ƙamarin matsalar tsaro a yankin.

Ɗanmajalisar da ke wakiltar yankin, Sulaiman Abubakar Gumi ne ya gabatar da ƙudirin buƙatar hakan, inda ya ce ƴanbindiga sun mayar da yankinsa matsayin mafaka.

Ya ce suna tserewa yankin ne sakamakon yaƙarsu da ake yi a yankin Shinkafi da kuma sulhun da gwamnatin Kaduna ta yi da su.

Sojojin ƙasar dai sun ce suna ci gaba da luguden wuta kan ƴanbindiga, kuma sun ce suna samu nasara.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp