Home General Rundunar ‘Yan sandan Nijeriya ta janye Gayyatar da ta yiwa Sarkin Kano

Rundunar ‘Yan sandan Nijeriya ta janye Gayyatar da ta yiwa Sarkin Kano

Sifeto janar na ‘yansandan Najeriya ya janye gayyatar da hukumar ta yiwa Sarkin Kano Sanusi zuwa shelkwatar hukumar domin amsa tamabayoyi.

Umarnin janyewar ya fito ne ta baki mai magana da yawun hukumar Olumuyiwa Adejobi, inda ya ce janyewar ta zama wajibi bayan tsoma bakin da masu ruwa da tsaki suka yi a kasar, yana mai cewa hakan yayi daidai da tsarin aikinsu na tabbatar da aiyukansu ba a siyasantar dasu ko fahimtarsu a baibai ba.

Saidai sanarwar ta umarci kwamishinan ‘yansandan jihar da ya karbi bayanan binciken sarkin a jiharsa ta Kano.

Tun da fari dai rundunar ‘yan sandan ta kasa ta gayyaci Khalifa Muhammadu Sanusi ne bisa zargin karya dokar da ta saka na haramta yin dukkan wani hawa a cikin bukukuwan sallah Karama.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp