Home General Kwamitin yaƙi da dabanci a Kano ya ce ya samu nasarar kama...

Kwamitin yaƙi da dabanci a Kano ya ce ya samu nasarar kama ɓatagari sama da 400

A jihar Kano da ke arewa maso yammacin Najeriya, kwamitin kar-ta-kwana kan yaƙi da ayyukan daba da dawo da zaman lafiya da gyaran halin matasa, ya sanar da kama ɓata-gari fiye da 400.

Kwamitin ya ce daga cikin waɗanda aka kama ɗin, an yankewa kashi 70 cikin 100 a cikinsu hukunci.

Matsalar daba da ƙwacen waya dai, sun sa jama’a a Kano na rayuwa cikin firgici tare da ƙauracewa fitar dare da kuma yin taka tsan-tsan da rana kasancewar harin daba na iya rutsawa da mutum a kowane lokaci.

Dr Yusuf Ibrahim Kofarmata shi ne shugaban kwamitin kuma ya ce zuwa yanzu sun samu nasarorin da aka daɗe ba a samu ba.

Ya ce, “aiki ne babba, amma suna aiki sosai domin shiga lungu da saƙo tare da taimakon jami’an tsaro. Kuma muna da kotun ta fi da gidanka, inda muke yanke hukunci nan take

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp