Home Labarai Barau ya nada shugaban kungiyar zago akida na Kano mukami

Barau ya nada shugaban kungiyar zago akida na Kano mukami

Mataimakin shugaban majalisar dattijan Nijeriya sanata BarauIi. Jibril Maliya ya nada shugaban kungiyar zago akida na jihar Kano Muktar B.A. Gwammaja matsayin maitaimaka masa na musamman.

Wannan na cikin wata takarda da ta fito daga ofishin sanatan mai dauke da sa hannun Mai taimakawa sanatan ta musamman kan harkokin gudanarwa Ngozi Nkemdirim (Mrs) a madadin shugaban ma’aikatan ofishin mataimakin shugaban majalisar wakilan.

Takardar ta ce “Cikin girmamawa ina mai sanarwa da kai cewa an nada ka matsayin mai taimakawa na musamman ga mataimakin shugaban majalisar Dattijan Sanata Barau I. Jibril. Nadin zai fara aiki ne a ranar 1 ga watan Afirilun 2025, har zuwa watan Mayun 2027.”

Kafin nada shi mukamin ya kasance na hannun dama kuma Kuma mataimaki na musamman ga marigayi Amb A.Ahmad Haruna zago akan harkokin yada labarai da aiyuka na musamman, wanda daga bisani ya zama shugaban kungiyar zago akida ta jihar Kano.

Daga bisani sanarwa ta taya Mukhtar Ali (Muktar B.A.A) murna tare da yi masa fatan Alkhairi a nadin da zai taimaki ayyukan sanatan da Nijeriya baki daya.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp