Home General Jirgin sojoji ya kashe ƴan sa-kai a ƙoƙarin fatattakar ƴanbindiga’

Jirgin sojoji ya kashe ƴan sa-kai a ƙoƙarin fatattakar ƴanbindiga’

Wasu rahotannin sun bayyana cewa an kashe musu mutum 20 sakamakon harin ‘yan bindiga da kuma farmakin da wani jirgin sojin Najeriya ya kai domin fatattakar ‘yan bindigar.

Al’ummar wasu ƙauyuka da ke yankin ƙaramar hukumar Maru a jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya, sun ka bayyana hakan kamar yadda bbc ta rawaito.

Mazauna yankin sun ce ‘yan bindigar sun sace mutune sama da 50 da ke aikin noma, amma jirgin saman da ya kawo dauki ya kashe wasu daga cikin ‘yan sakai da ke ƙoƙarin korar ‘yan bindigar.

Mazauna unguwar Mani da ke yankin ƙaramar hukumar ta Maru sun ce ‘yan bindigar waɗanda suke kan babura sun kai musu harin da rana a lokacin da ake tsaka da aikin gona.

Mutanen sun ce koda isarsu sai suka fara harbin kan mai uwa da wabi da kuma kama wasu mutanen.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp