Home Labarai Chaina ta baiwa Nijeriya tallafin Dala miliyan 1

Chaina ta baiwa Nijeriya tallafin Dala miliyan 1

Gwamnatin Chaina ta bayar da tallafin dala miliya 1 domin tallafawa wadanda matsalar ambaliyar ruwa ta shafa a yakin arewacin Nijeriya.

Ministan kasafi da tsare-tsaren tattalin arziki na kasar Abubakar Atiku bagudu ne ya bayyana hakan yayin da suke musayar sanya hannu da Ambasan kasar China Yu Dunhai a birnin tarayya Abuja.

Sanata Atiku Bagudu ya bayyana cewa tallafin na kasar Chaina ya zo a lokacin da ake bukatarsa, yana mai jaddada cewa hakan zai taimaka wajen karfafa kokarin gwamantin tarayya na isar da kayan agaji da farfado da rayuwar al’ummar da ambaliyar ta fi shafa.

“Muna da yakinin cewa bikin sanya hannu da muka yi a yau zai bude sabbin hanyoyin hadin gwiwa, da karfafa zumuncinmu domin amfanin dukkan jama’ar kasashenmu,” in ji Bagudu.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp