Home SIYASA Ina da ƴancin Mu’amala da Kowa ba Tare da La’akari da Jam’iyya...

Ina da ƴancin Mu’amala da Kowa ba Tare da La’akari da Jam’iyya ba – Wike

Nentawe and Wike

Ina da ƴancin Mu’amala da Kowa ba Tare da La’akari da Jam’iyya ba – Wike

Ministan Abuja Nyesom Wike ya bayyana cewa shi ko kaɗan ba ya irin siyasar nan ta ƙiyayya da adawa mai zafin gaske da ke iya hana zumunci.

Ministan ya bayyana haka ne a matsayin martani ga masu sukar ziyarar da ya kai wa shugaban APC, Farfesa Nentawe Yilwatda.

Ya ce yana da ƴancin mu’amala da kowa ba tare da la’akari da jam’iyya ba, sannan ya ƙara da cewa ba dole ba ne sai ya bayyana abin da suka tattauna a ziyarar wadda ya bayyana ta abota.

Ya ce alaƙar da ke tsakaninsa da shugaban na APC ba ta yau ba ce, inda ya ƙara da cewa sun yi aiki tare a lokacin da shugaban na APC yake riƙe da muƙamin minista.

Wiƙe ya ƙara da cewa shi babban abin da ke gaban shi bai wuce ya sauke nauyin a ke gaban shi, inda ya ƙara da cewa ayyukan da yake yi a zahiri suke.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp