Home Labarai Ambaliyar Ruwa: Mutane 18 Sun Rasa Rayukansu a Kasar Brazil

Ambaliyar Ruwa: Mutane 18 Sun Rasa Rayukansu a Kasar Brazil

Ambaliyar Ruwa: Mutane 18 Sun Rasa Rayukansu a Kasar Brazil

Ambaliyar ruwa da mamakon ruwan sama da ake tafkawa da zabtarewar kasa sun halaka mutum 18 a biranen Rio de Janeiro da Petropolis na kasar Brazil.

Masu aikin ceto sun duƙufa domin lalubo wadanda suka tsira. Wani mutum da ya kuɓuta ya ce sun gagara taimakon mutane.

“Mun kasa taimakon mutane, muna ji muna gani guguwa da ruwa mai karfin gaske suka yi awon gaba da gidajenmu da makofta, da kyar muka kuɓuta,” in ji shi.

A ɓangare guda, magajin birnin Petropolis ya ayyana dokar ta-baci, yayin da Shugaba Jair Bolsonaro da ke ziyarar aiki a Rasha ya ce ya shirya tallafin gaggawa ga wadanda lamarin ya shafa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp