Home Labarai Kwanaki Da Kai Hari Garin Owo, ‘Yan Bindiga Sun Sake Halaka Mutum...

Kwanaki Da Kai Hari Garin Owo, ‘Yan Bindiga Sun Sake Halaka Mutum 6 A Jihar Ondo.

Wasu ‘yan bindiga sun harbe a kalla mutum 6 a unguwar Sabo dake garin Ondo, a jihar Ondo a daren laraba.

Wannan dai na zuwa ne sa’oi 72 bayan wani harin ta’addanci da aka kai kan mujami’ar St. Francis catholic Church, a garin Owo inda suka halaka mutum 40, yayin da mutune da dama suka sami muggan raunuka.

An ruwaito cewa maharan saman Babura suka kai harin, duk da cewa wata majiya ta bayyanawa PRNigeria cewa sai da suka yiwa wasu mazauna yankin fashi kafin su tafi.

Kakakin rundnar ‘yan sandan Jihar Uwar gida Funmilayo Odunlami, ta tabbatar da faruwar lamarin, said ai tace ayyukan fashi ne da makami ba ‘yan bindiga, amma tuni jami’an hukumar suka bi sahu domin daukar matakan da suka dace.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp