Home Labarai Mutum 9 Sun Mutu Yayin Da Dama Suka Jikkata Sakamakon Hadari A...

Mutum 9 Sun Mutu Yayin Da Dama Suka Jikkata Sakamakon Hadari A Gombe

road safety

Kwamandan shiyya na hukumar kiyaye haddurata jihar Gombe Felix Theman ya tabbatar da mutuwar mutum 9 wasu mutum 11 kuma suka jikkata a sakamakon wani hari da ya auku a yammacin ranar laraba.
Theman ya bayyana cewa hadarin ya auku ne a mahadar Bomala dake gombe ta kudu da misalign karfe 8 na yamma, sakamakon Birki daya shayewa a wata motar tirela da take dauke da jarkokin man girki.
Yace hadarin ya rutsa da mutum 20, inda likitoci suka tabbatar da mutuwar mutum 9, mutane 11 kuma suka sami muggana raunika, sakamakon hadirin.
Ya tabbatar da cewa wadanda suka jikka an garzaya da su Asibitin koyarwa na FTHG dake Gombedomin basu kulawar data dace.
Daga bisani Kwamandan Shiyyar ya bukaci matuka Ababan hawa da su gujewa yin gudun wuce sa’a, musamman a lokacin da suka shigo cikin Al’umma, yace ya kamata ace tafiya a cikin mutane ta kasance kilomita 40 cikin sa’a guda.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp