Home Labarai Mutum 9 Sun Mutu Yayin Da Dama Suka Jikkata Sakamakon Hadari A...

Mutum 9 Sun Mutu Yayin Da Dama Suka Jikkata Sakamakon Hadari A Gombe

road safety

Kwamandan shiyya na hukumar kiyaye haddurata jihar Gombe Felix Theman ya tabbatar da mutuwar mutum 9 wasu mutum 11 kuma suka jikkata a sakamakon wani hari da ya auku a yammacin ranar laraba.
Theman ya bayyana cewa hadarin ya auku ne a mahadar Bomala dake gombe ta kudu da misalign karfe 8 na yamma, sakamakon Birki daya shayewa a wata motar tirela da take dauke da jarkokin man girki.
Yace hadarin ya rutsa da mutum 20, inda likitoci suka tabbatar da mutuwar mutum 9, mutane 11 kuma suka sami muggana raunika, sakamakon hadirin.
Ya tabbatar da cewa wadanda suka jikka an garzaya da su Asibitin koyarwa na FTHG dake Gombedomin basu kulawar data dace.
Daga bisani Kwamandan Shiyyar ya bukaci matuka Ababan hawa da su gujewa yin gudun wuce sa’a, musamman a lokacin da suka shigo cikin Al’umma, yace ya kamata ace tafiya a cikin mutane ta kasance kilomita 40 cikin sa’a guda.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp