Home General Dakarun MNJTF Ta Halaka Mayakan ISWAP A Niger

Dakarun MNJTF Ta Halaka Mayakan ISWAP A Niger

Dakarun sojin hadin gwuiwa na Kasa da Kasa MNJTF sun fatattaki mayakan kungiyar Boko Haram Tsagin ISWAP a yankin tafkin Chadi.

Wata majiya ta shaidawa PRNigeria cewa sojojin sun kai farmaki kan maboyar ‘yan Ta’addan dake kauyen Ndaurori, wani gani mai iyaka da Nijeriya da Jamhuriyya Nijar.

A yayin harin an halaka ‘yan bindigar da dama, inda wasu suka tsere cikin daji da tabon harbi a jikkunan su, an hangi baburan hawa da gawarwakin ‘yan bindigar a barbaje a wajen.

Majiyar ta tabbatar da cewa harin ya tilastawa  ‘yan bindigar tserewa ta yankin Bulabulin gari mai nisan kilomita 28 da garin Damasak inda suke boye.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp