Home General Dakarun MNJTF Ta Halaka Mayakan ISWAP A Niger

Dakarun MNJTF Ta Halaka Mayakan ISWAP A Niger

Dakarun sojin hadin gwuiwa na Kasa da Kasa MNJTF sun fatattaki mayakan kungiyar Boko Haram Tsagin ISWAP a yankin tafkin Chadi.

Wata majiya ta shaidawa PRNigeria cewa sojojin sun kai farmaki kan maboyar ‘yan Ta’addan dake kauyen Ndaurori, wani gani mai iyaka da Nijeriya da Jamhuriyya Nijar.

A yayin harin an halaka ‘yan bindigar da dama, inda wasu suka tsere cikin daji da tabon harbi a jikkunan su, an hangi baburan hawa da gawarwakin ‘yan bindigar a barbaje a wajen.

Majiyar ta tabbatar da cewa harin ya tilastawa  ‘yan bindigar tserewa ta yankin Bulabulin gari mai nisan kilomita 28 da garin Damasak inda suke boye.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp