Home Labarai ‘Yan Bindiga Sunyi garkuwa Da DPO A Jihar Kaduna

‘Yan Bindiga Sunyi garkuwa Da DPO A Jihar Kaduna

‘Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kama sabon baturen ‘yan sanda da aka tura karamar hukumar birnin Gwari dake jihar kaduna.

Anyi garkuwa da baturen ‘yan sandan ne akan babbar hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwari da misalin karfe 9 na safiyar ranar litinin a yayin da yake kokarin zuwa inda aka turashi domin kama aiki.

Wata majiya ta sai dawa PRNigeria cewa baturen ‘yan Sandan (DPO) na kan hanyar sa zuwa birnin Gwari masu garkuwar suka kama shi, sai kawo yanzu ba’a tabbatar da ko yayi tafiya shi kadai bane ko akasin haka.

Kawo yanzu dai hukumar ‘yan sandan jihar na tattara bayanai domin fidda sanarwa a hukumance, kamar yadda kakakin Rundunar ‘yan sandan jihar ta Kaduna Muhammad Jalige ya bayyana.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp