Home Labarai Yanzu Yanzu: Sabon Gwamnan Jihar Ekiti Ya karbi Rantsuwar kama Aiki

Yanzu Yanzu: Sabon Gwamnan Jihar Ekiti Ya karbi Rantsuwar kama Aiki

Mr. Abiodun Oyebanji ya karbi rantsuwar kama aiki matsayin sabon gwamnan jihar Ekiti dake kudancin Nijeriya.

Babban Alkalin Jihar Ekiti Justice Oyewole Adeyeye, ne ya rabtsar da Oyebanji a ranar lahadi 16 ga watan Oktoban, 2022 a yayin da taron jama’ar da suka halarci taron suka hau sowa da tafi na nuni farin ciki.

Ya gaji buzun gwamnan jihat kayode Fayemi, wanda ya rike mukamin shugaban kungiyar gwamnonin Nijeriya har kawo biyu.

Yayi rantsuwar Ayobanji ya yi Alkawarin kiyayewa da kuma kare martaba da muhibbar Ofishin na Gwamna da daukacin tsaron Al’ummar jihar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp