Home Labarai Yanzu Yanzu: Sabon Gwamnan Jihar Ekiti Ya karbi Rantsuwar kama Aiki

Yanzu Yanzu: Sabon Gwamnan Jihar Ekiti Ya karbi Rantsuwar kama Aiki

Mr. Abiodun Oyebanji ya karbi rantsuwar kama aiki matsayin sabon gwamnan jihar Ekiti dake kudancin Nijeriya.

Babban Alkalin Jihar Ekiti Justice Oyewole Adeyeye, ne ya rabtsar da Oyebanji a ranar lahadi 16 ga watan Oktoban, 2022 a yayin da taron jama’ar da suka halarci taron suka hau sowa da tafi na nuni farin ciki.

Ya gaji buzun gwamnan jihat kayode Fayemi, wanda ya rike mukamin shugaban kungiyar gwamnonin Nijeriya har kawo biyu.

Yayi rantsuwar Ayobanji ya yi Alkawarin kiyayewa da kuma kare martaba da muhibbar Ofishin na Gwamna da daukacin tsaron Al’ummar jihar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp