Home Labarai Yanzu Yanzu: Sabon Gwamnan Jihar Ekiti Ya karbi Rantsuwar kama Aiki

Yanzu Yanzu: Sabon Gwamnan Jihar Ekiti Ya karbi Rantsuwar kama Aiki

Mr. Abiodun Oyebanji ya karbi rantsuwar kama aiki matsayin sabon gwamnan jihar Ekiti dake kudancin Nijeriya.

Babban Alkalin Jihar Ekiti Justice Oyewole Adeyeye, ne ya rabtsar da Oyebanji a ranar lahadi 16 ga watan Oktoban, 2022 a yayin da taron jama’ar da suka halarci taron suka hau sowa da tafi na nuni farin ciki.

Ya gaji buzun gwamnan jihat kayode Fayemi, wanda ya rike mukamin shugaban kungiyar gwamnonin Nijeriya har kawo biyu.

Yayi rantsuwar Ayobanji ya yi Alkawarin kiyayewa da kuma kare martaba da muhibbar Ofishin na Gwamna da daukacin tsaron Al’ummar jihar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp