Home General EFCC ta yabawa CBN bisa Matakin Sauya Fasalin Wasu Takardun Kudin Nijeriya.

EFCC ta yabawa CBN bisa Matakin Sauya Fasalin Wasu Takardun Kudin Nijeriya.

Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC ta yabawa babban banki na kasa bisa matakin sake fasalin wasu  takardun kudin kasar.

Yabon na kunshe ne cikin wata sanarwa da  mai Magana da yawun hukumar Wilson Uwajaren ya fitar bayan taron manema labarai a ranar Laraba a birnin Abuja.

Da yake bayani kan matakin, shugaban hukumar EFCC AbdulRasheed Bawa, yace  matakin ya zo daidai lokacin da ake bukata, mussaman duba da kalubalen da  ake fuskanta ta bangaren kudi, wanda yace ya haifar da koma baya  ga tsare-tsaren hada-hadar kudade

Haka kuma ya bukaci bngaren hada-hadar kudi da cibiyoyin musayar kudaden ketare da su yi aiki bisa sharuddan da  babban bankin ya gindaya, na ganin an janye tsaffin takardar kudi, yana mai gargadin cewa hukumar ta EFCC za ta sa ido na ganin baragurbi basu kawo cikas ga ci gaban ba.

Tare da kira ga bankuna da su yi watsi da duk wani  kokari da za a yi amfani da sun a ganin ba a cimma nasara ga Shirin ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp