Home Labarai Kalaman Nuna Gazawar Ministan Ilimin Nijeriya sun bar baya da Kura

Kalaman Nuna Gazawar Ministan Ilimin Nijeriya sun bar baya da Kura

Kalaman ministan ilimin Nijeriya Adamu Adamu na cigaba da yamutsa hazo a kasar, inda wa suke ganin cewa kamata yayi ace ya ajje mukamin tun da fari daya fahimci gazawar tasa.

Tun da fari dai yayin wani taron majalisar iimi ta kasa karo na 66 ranar alhamis a birnin tarayya abuja an jiwo ministan na bayyana cewa ya gaza a matsayin sa na ministan ilimi a kasar.

Wannan kamalami na ministan na zuwa ne bayan gazawa da yayi wajen warware kalubalen da dama daya kamata ya warware kasancewar sa minister mafi dadea akan harkokin ilimi a kasar.

Sai dai yayin jawabin ya zargi ma’aikatun ilimi na jihohi da kara ingiza wasu abubuwa da suka taimaka wajen gazawar ta sa matsayin ministan ilimi.

Yace kama daga kan karin yawan yaran da basa zuwa makaranta da aka samu a kasar har zuwa ga kalubalen kungiyar malaman jami’oin kasar ta ASUU da sauran da sauran matsalolin dake kara tabarbara harkokin ilimi manyan makarantu, wanda ya gaza samar da mafitar shawo kan matsalolin.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp