Home Labarai Kalaman Nuna Gazawar Ministan Ilimin Nijeriya sun bar baya da Kura

Kalaman Nuna Gazawar Ministan Ilimin Nijeriya sun bar baya da Kura

Kalaman ministan ilimin Nijeriya Adamu Adamu na cigaba da yamutsa hazo a kasar, inda wa suke ganin cewa kamata yayi ace ya ajje mukamin tun da fari daya fahimci gazawar tasa.

Tun da fari dai yayin wani taron majalisar iimi ta kasa karo na 66 ranar alhamis a birnin tarayya abuja an jiwo ministan na bayyana cewa ya gaza a matsayin sa na ministan ilimi a kasar.

Wannan kamalami na ministan na zuwa ne bayan gazawa da yayi wajen warware kalubalen da dama daya kamata ya warware kasancewar sa minister mafi dadea akan harkokin ilimi a kasar.

Sai dai yayin jawabin ya zargi ma’aikatun ilimi na jihohi da kara ingiza wasu abubuwa da suka taimaka wajen gazawar ta sa matsayin ministan ilimi.

Yace kama daga kan karin yawan yaran da basa zuwa makaranta da aka samu a kasar har zuwa ga kalubalen kungiyar malaman jami’oin kasar ta ASUU da sauran da sauran matsalolin dake kara tabarbara harkokin ilimi manyan makarantu, wanda ya gaza samar da mafitar shawo kan matsalolin.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp