Home Labarai ‘Yan Majalisa a Jihar Ekiti Sun Tsige kakakin Majalisar

‘Yan Majalisa a Jihar Ekiti Sun Tsige kakakin Majalisar

‘Yan majalisa 17 cikin jerin 25 da ake da su a zauren majalisar dokokin jihar Ekiti dake kudancin Najeriya sun zabi Olubunmi Adelugba a matsayin sabon kakakin majalisar dokokin jihar.
Wannan dai ya biyo bayan dakatarwar da majalisar ta yiwa tsohon kakakin majalisar dokokin Rt. Hon. Gboyega Aribisogan da kuma kuri’ar da suka kada na tsige shi daga kan mukaminsa daga bisani.
Idan dai za a iya tunawa majalisar dokokin jihar Ekiti ta tsinci kanta a cikin yanayi na rikice-rikice tun bayan da Hon Funminiyi Afuye dake zama kakakin majalisar dokokin ya rasu a ranat 19 ga watab Oktoban da ya gabata.
Rikicin da a baya ya yi sanadiyyar kulle majalisar dokokin jihar bayan da aka samu rabuwar kawuna a tsakanin mambobin majalisar inda wani tsagi ya goyi bayan jam’iyyar dake adawa a jihar

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp