Home Labarai ‘Yan Majalisa a Jihar Ekiti Sun Tsige kakakin Majalisar

‘Yan Majalisa a Jihar Ekiti Sun Tsige kakakin Majalisar

‘Yan majalisa 17 cikin jerin 25 da ake da su a zauren majalisar dokokin jihar Ekiti dake kudancin Najeriya sun zabi Olubunmi Adelugba a matsayin sabon kakakin majalisar dokokin jihar.
Wannan dai ya biyo bayan dakatarwar da majalisar ta yiwa tsohon kakakin majalisar dokokin Rt. Hon. Gboyega Aribisogan da kuma kuri’ar da suka kada na tsige shi daga kan mukaminsa daga bisani.
Idan dai za a iya tunawa majalisar dokokin jihar Ekiti ta tsinci kanta a cikin yanayi na rikice-rikice tun bayan da Hon Funminiyi Afuye dake zama kakakin majalisar dokokin ya rasu a ranat 19 ga watab Oktoban da ya gabata.
Rikicin da a baya ya yi sanadiyyar kulle majalisar dokokin jihar bayan da aka samu rabuwar kawuna a tsakanin mambobin majalisar inda wani tsagi ya goyi bayan jam’iyyar dake adawa a jihar

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp