Home General Nijeriya na da kwararrun likitocin Koda 250 kawai

Nijeriya na da kwararrun likitocin Koda 250 kawai

Wani kwararren likitan koda a cibiyar lura da cutar koda ta Zenith dare birnin Abuja a Nijeriya, Dakta de faponle, ya bayyana cewa kasar nada kwararrun likitocin a fannin cutar koda 250.

Faponle ya bayyana hakan ne ranar laraba a birnin Ilorin yayin da yake gabatar da wata Makala a babban taron kimiyya na shekara-shekara da kungiyar likitoci masu neman kwarewa suka shirya a jami’ar Ilorin (ARD-UITH).

Masani yayi magane kan “kariyar koda: yadda cutar ke kara kamari, tare da kira domin daukar mataki.

ya koka bisa karancin kwararru a fannin lalura ta koda a fadin kasar, inda ya kara da cewa  sun yi kadan su iya lura da wadanda ke dauke da cutar a fadin Nijeriya.

Ya bayyana lalura ta koda matsayin cuta ta biyar dake assasa mutuwa a fadin duniya, wadda ke jan ragamar matsalolin lafiya a duniya.

“kaso daya ciki 8 na Al’ummar duniya nada matsalar koda, dukkan namiji daya cikin biyar na dauke da cutar, yayin damace daya cikin 4 ke dauke da cutar,” kamar yadda yace.

Faponle ya bayyana cutar ta koda matsayin cutar dake haba da kadan-kadan, wadda ke dakile koda wajen gudanar da aikinta yadda ya kamata a cikin shekaru da dama abinda ke kai ga lalacewar ta baki daya.

Ya kuma jaddada muhimmancin koda cikin gabban dan adam na yadda take aikin tace guda da abubuwa maras kyau daga cikin dan Adam.

“ana kallon ta matsayin gama mafi amfani a jikin dan Adam, wadda take tace jini har sau Arba’in a rana daya. Babu wata wani mashin da ai iya yin wannan aiki,” a cewar sa.

Ya kara da cewa sun fahimci mutanen dake dauke da cuta ta koda basa fahimtar suna dauke da ita doin alamun fasa bayyana a farko-farkon cutar.

Daga bisani yayi gargadi kan masu yawan ta’ammali da magungunan gargajiya, dasu guji yin hakan, tare da yawaita shawo kan hawan jini da ciwon siga.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp