Home General Rundunar sojojin Ruwan Nijeriya ta bukaci Jami’anta dasu kasance masu da’a da...

Rundunar sojojin Ruwan Nijeriya ta bukaci Jami’anta dasu kasance masu da’a da nuna kwarewa

Kwamandan Rindunar dake lura da yankin Abuja, Commodore Abdulrahman Muhammed, inda ya yabawa manyan Jami’an rundunar bisa kyawawan hali gami da kwarewa da yadda suke gudanar da ayyukan su cikin sadaukarwa.
Kwamandan ya bayyana hakan ne a wani biki mai lakabin Naval Unit Abuja Social Activities (NUASA 2022) wanda ke nuna an kawo karshen shekarar 2022.
Ya kuma bukace su dasu kara kaimi wajen sake firo da kimar rundunar ta sojin Ruwan Nijeriya.

Babban shugaban sashen Mulki na Shalkwatar rundunar Rear Admiral Barabutemegha Jason Gbassa wanda ya sami wakilcin Rear Admiral Kennedy Obi Egbuchulam, wanda shima ya bukaci jami’an dasu kasance masu sadaukar da kai, Da’a da kuma nuna gogewar aikin na soja ta hanyar kare lafiya da dokiyoyin Al’umma.
Yace “ina matukar yaba muku bisa rawar da kuka taka wajen samun nasarar rundunar Sojojin Ruwan Nijeriya. wannan ya samar da yanayi mai ga Al’ummar birnin Abuja masu kaunar zaman Lafiya domin gudanar da bikin Kirsimeti da sabuwar shekara.

Bikin na Naval Unit Abuja Social Activities (NUASA 2022) ya sami halartar iyaye, yara inda aka gudanar gasa kala-kala, wasan barkwanci, tambayoyi da amsa ga yara domin kara armashin taron.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp