Home General Rundunar sojojin Ruwan Nijeriya ta bukaci Jami’anta dasu kasance masu da’a da...

Rundunar sojojin Ruwan Nijeriya ta bukaci Jami’anta dasu kasance masu da’a da nuna kwarewa

Kwamandan Rindunar dake lura da yankin Abuja, Commodore Abdulrahman Muhammed, inda ya yabawa manyan Jami’an rundunar bisa kyawawan hali gami da kwarewa da yadda suke gudanar da ayyukan su cikin sadaukarwa.
Kwamandan ya bayyana hakan ne a wani biki mai lakabin Naval Unit Abuja Social Activities (NUASA 2022) wanda ke nuna an kawo karshen shekarar 2022.
Ya kuma bukace su dasu kara kaimi wajen sake firo da kimar rundunar ta sojin Ruwan Nijeriya.

Babban shugaban sashen Mulki na Shalkwatar rundunar Rear Admiral Barabutemegha Jason Gbassa wanda ya sami wakilcin Rear Admiral Kennedy Obi Egbuchulam, wanda shima ya bukaci jami’an dasu kasance masu sadaukar da kai, Da’a da kuma nuna gogewar aikin na soja ta hanyar kare lafiya da dokiyoyin Al’umma.
Yace “ina matukar yaba muku bisa rawar da kuka taka wajen samun nasarar rundunar Sojojin Ruwan Nijeriya. wannan ya samar da yanayi mai ga Al’ummar birnin Abuja masu kaunar zaman Lafiya domin gudanar da bikin Kirsimeti da sabuwar shekara.

Bikin na Naval Unit Abuja Social Activities (NUASA 2022) ya sami halartar iyaye, yara inda aka gudanar gasa kala-kala, wasan barkwanci, tambayoyi da amsa ga yara domin kara armashin taron.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp