Home General Rundunar sojojin Ruwan Nijeriya ta bukaci Jami’anta dasu kasance masu da’a da...

Rundunar sojojin Ruwan Nijeriya ta bukaci Jami’anta dasu kasance masu da’a da nuna kwarewa

Kwamandan Rindunar dake lura da yankin Abuja, Commodore Abdulrahman Muhammed, inda ya yabawa manyan Jami’an rundunar bisa kyawawan hali gami da kwarewa da yadda suke gudanar da ayyukan su cikin sadaukarwa.
Kwamandan ya bayyana hakan ne a wani biki mai lakabin Naval Unit Abuja Social Activities (NUASA 2022) wanda ke nuna an kawo karshen shekarar 2022.
Ya kuma bukace su dasu kara kaimi wajen sake firo da kimar rundunar ta sojin Ruwan Nijeriya.

Babban shugaban sashen Mulki na Shalkwatar rundunar Rear Admiral Barabutemegha Jason Gbassa wanda ya sami wakilcin Rear Admiral Kennedy Obi Egbuchulam, wanda shima ya bukaci jami’an dasu kasance masu sadaukar da kai, Da’a da kuma nuna gogewar aikin na soja ta hanyar kare lafiya da dokiyoyin Al’umma.
Yace “ina matukar yaba muku bisa rawar da kuka taka wajen samun nasarar rundunar Sojojin Ruwan Nijeriya. wannan ya samar da yanayi mai ga Al’ummar birnin Abuja masu kaunar zaman Lafiya domin gudanar da bikin Kirsimeti da sabuwar shekara.

Bikin na Naval Unit Abuja Social Activities (NUASA 2022) ya sami halartar iyaye, yara inda aka gudanar gasa kala-kala, wasan barkwanci, tambayoyi da amsa ga yara domin kara armashin taron.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp