Home General Dan Asalin Jihar Kano ya zama Kwamishina a Jihar Cross River

Dan Asalin Jihar Kano ya zama Kwamishina a Jihar Cross River

An rantsar da Dan Asalin Jihar Kano da wasu 13 matsayin kwamishinoni a jihar Cross River.

Watanni 4 ya rage Gwamnan jihar Cross River Ben Ayade, ya sauka daga mulkin juhar ya nada sabbin Kwamishinoni 13.

An gudanar Bikin nada bikin nadin a fadar gwamnan dake birnin Calaba ranar talata.
Sabbin Kwamishinonin sun maye guraben wadanda suka ajje aiki domin neman takara ko da wadanda auka ajje domin gwamnan jihar ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC.
Tsohin kwamishinan Al’adu da yawon bude Ido, Mista. Eric Anderson, shine kwamishinan sadarwa da wayar da kai, mukamin daya haura shekaru biyu babu wanda ke kai tun bayan saukar tsohon kwamishinan Mista Asu Okang, Wand yake komawa Jam’iyyar APC.

Haka kuma an nada Haifaffen Jihar Kano Adamu Musa matsayin kwamishinan harkokin Gwamnatin jihar wato commissioner for Inter Governmental Affairs.
Sauran sun hadar da Misis Ekwele Agube sustainable development ), Prince Sunday Williams Awara (Social Housing), Wogor Umari (Homeland Security), Dr. Hippolytus Lukputa (Water Resources), Patrick Ebam (Special Duties), Okama Inyang (Infrastructure

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp