Home General Dan Asalin Jihar Kano ya zama Kwamishina a Jihar Cross River

Dan Asalin Jihar Kano ya zama Kwamishina a Jihar Cross River

An rantsar da Dan Asalin Jihar Kano da wasu 13 matsayin kwamishinoni a jihar Cross River.

Watanni 4 ya rage Gwamnan jihar Cross River Ben Ayade, ya sauka daga mulkin juhar ya nada sabbin Kwamishinoni 13.

An gudanar Bikin nada bikin nadin a fadar gwamnan dake birnin Calaba ranar talata.
Sabbin Kwamishinonin sun maye guraben wadanda suka ajje aiki domin neman takara ko da wadanda auka ajje domin gwamnan jihar ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC.
Tsohin kwamishinan Al’adu da yawon bude Ido, Mista. Eric Anderson, shine kwamishinan sadarwa da wayar da kai, mukamin daya haura shekaru biyu babu wanda ke kai tun bayan saukar tsohon kwamishinan Mista Asu Okang, Wand yake komawa Jam’iyyar APC.

Haka kuma an nada Haifaffen Jihar Kano Adamu Musa matsayin kwamishinan harkokin Gwamnatin jihar wato commissioner for Inter Governmental Affairs.
Sauran sun hadar da Misis Ekwele Agube sustainable development ), Prince Sunday Williams Awara (Social Housing), Wogor Umari (Homeland Security), Dr. Hippolytus Lukputa (Water Resources), Patrick Ebam (Special Duties), Okama Inyang (Infrastructure

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp