Home General Dan Asalin Jihar Kano ya zama Kwamishina a Jihar Cross River

Dan Asalin Jihar Kano ya zama Kwamishina a Jihar Cross River

An rantsar da Dan Asalin Jihar Kano da wasu 13 matsayin kwamishinoni a jihar Cross River.

Watanni 4 ya rage Gwamnan jihar Cross River Ben Ayade, ya sauka daga mulkin juhar ya nada sabbin Kwamishinoni 13.

An gudanar Bikin nada bikin nadin a fadar gwamnan dake birnin Calaba ranar talata.
Sabbin Kwamishinonin sun maye guraben wadanda suka ajje aiki domin neman takara ko da wadanda auka ajje domin gwamnan jihar ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC.
Tsohin kwamishinan Al’adu da yawon bude Ido, Mista. Eric Anderson, shine kwamishinan sadarwa da wayar da kai, mukamin daya haura shekaru biyu babu wanda ke kai tun bayan saukar tsohon kwamishinan Mista Asu Okang, Wand yake komawa Jam’iyyar APC.

Haka kuma an nada Haifaffen Jihar Kano Adamu Musa matsayin kwamishinan harkokin Gwamnatin jihar wato commissioner for Inter Governmental Affairs.
Sauran sun hadar da Misis Ekwele Agube sustainable development ), Prince Sunday Williams Awara (Social Housing), Wogor Umari (Homeland Security), Dr. Hippolytus Lukputa (Water Resources), Patrick Ebam (Special Duties), Okama Inyang (Infrastructure

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp