Home General Dan Asalin Jihar Kano ya zama Kwamishina a Jihar Cross River

Dan Asalin Jihar Kano ya zama Kwamishina a Jihar Cross River

An rantsar da Dan Asalin Jihar Kano da wasu 13 matsayin kwamishinoni a jihar Cross River.

Watanni 4 ya rage Gwamnan jihar Cross River Ben Ayade, ya sauka daga mulkin juhar ya nada sabbin Kwamishinoni 13.

An gudanar Bikin nada bikin nadin a fadar gwamnan dake birnin Calaba ranar talata.
Sabbin Kwamishinonin sun maye guraben wadanda suka ajje aiki domin neman takara ko da wadanda auka ajje domin gwamnan jihar ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC.
Tsohin kwamishinan Al’adu da yawon bude Ido, Mista. Eric Anderson, shine kwamishinan sadarwa da wayar da kai, mukamin daya haura shekaru biyu babu wanda ke kai tun bayan saukar tsohon kwamishinan Mista Asu Okang, Wand yake komawa Jam’iyyar APC.

Haka kuma an nada Haifaffen Jihar Kano Adamu Musa matsayin kwamishinan harkokin Gwamnatin jihar wato commissioner for Inter Governmental Affairs.
Sauran sun hadar da Misis Ekwele Agube sustainable development ), Prince Sunday Williams Awara (Social Housing), Wogor Umari (Homeland Security), Dr. Hippolytus Lukputa (Water Resources), Patrick Ebam (Special Duties), Okama Inyang (Infrastructure

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp