Home General ‘Yan Sandan Katsina sun kama matasan da sukayi garjuwa da karamar Yarinya...

‘Yan Sandan Katsina sun kama matasan da sukayi garjuwa da karamar Yarinya a kano

Rundunar ‘yan sandan jujar katsina ta sami nasarar kama matasan da sukati garkuwa da wata kamar yarin a jihar kano.
Wannan na kunshe ta ciki. Wata sanarwa da kakakin rundunar SP Gambo Isah ANIPR, ya fitar a madadin kwamshinan ‘yan sanda jihar.
Sanarwa tace sakamakon bayanan sirri da rundunar ta samu, da misalin karfe 5, sami nasarar kama (1) Abdulrazak Ibrahim wanda aka fi sani da alias mak kimankin shekaru 19 dan asalin
Bachirawa a jihar Kano (2) Aliyu Salisu alias “Chilo”, mai kimanin shekaru 19 dake of Sabuwa Unguwa a jihar Katsina sai kuna (3) Mohammed Ibrahim alias Zalamo’, shima mai shekaru 19 dake unguwar Gidan Dawa a jihar, Katsina.

Sun shiga hannu ne bayan da suka yi garkuwa da Fatima Abubakar, mai kimanin shekaru 6 a unguwar Bachirawa da ke jihar Kano a ranar 06/01/2023 da misalin karfe 1100 na safe, suka kuma dauke ta zuwa jihar Katsina, inda suka bukaci naira miliyan biyu (N2,000,000.00) matsayi fansa.

Bayan samun bayanai nan da nan jami’an bincike suka fara aiki. Aka kuma kama wanda ake zargin (Aliyu Salisu wanda ake kira da “Chilo” da hannu wajen karbar kudin fansa.
Yayin da ake gudanar da bincike, an kuma kama sauran ‘yan tare da kubutar da wanda abin ya shafa ba tare da wani rauni ba. Ana kuma ci gaba da bincike.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp