Home General ‘Yan Sandan Katsina sun kama matasan da sukayi garjuwa da karamar Yarinya...

‘Yan Sandan Katsina sun kama matasan da sukayi garjuwa da karamar Yarinya a kano

Rundunar ‘yan sandan jujar katsina ta sami nasarar kama matasan da sukati garkuwa da wata kamar yarin a jihar kano.
Wannan na kunshe ta ciki. Wata sanarwa da kakakin rundunar SP Gambo Isah ANIPR, ya fitar a madadin kwamshinan ‘yan sanda jihar.
Sanarwa tace sakamakon bayanan sirri da rundunar ta samu, da misalin karfe 5, sami nasarar kama (1) Abdulrazak Ibrahim wanda aka fi sani da alias mak kimankin shekaru 19 dan asalin
Bachirawa a jihar Kano (2) Aliyu Salisu alias “Chilo”, mai kimanin shekaru 19 dake of Sabuwa Unguwa a jihar Katsina sai kuna (3) Mohammed Ibrahim alias Zalamo’, shima mai shekaru 19 dake unguwar Gidan Dawa a jihar, Katsina.

Sun shiga hannu ne bayan da suka yi garkuwa da Fatima Abubakar, mai kimanin shekaru 6 a unguwar Bachirawa da ke jihar Kano a ranar 06/01/2023 da misalin karfe 1100 na safe, suka kuma dauke ta zuwa jihar Katsina, inda suka bukaci naira miliyan biyu (N2,000,000.00) matsayi fansa.

Bayan samun bayanai nan da nan jami’an bincike suka fara aiki. Aka kuma kama wanda ake zargin (Aliyu Salisu wanda ake kira da “Chilo” da hannu wajen karbar kudin fansa.
Yayin da ake gudanar da bincike, an kuma kama sauran ‘yan tare da kubutar da wanda abin ya shafa ba tare da wani rauni ba. Ana kuma ci gaba da bincike.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp