Home General Shugaban hukumar NUC ya Kaddamar da Tagwayen dakunan daukar Darasi a Jami’ar...

Shugaban hukumar NUC ya Kaddamar da Tagwayen dakunan daukar Darasi a Jami’ar MAUUN Dake Kano.

Babban Sakataren hukumar dake lura da Jami’oi a Nijeriya NUC Farfesa Abubakar Adamu Rasheed a ranar Litinin ya kaddamar da tagwayen dakunan daukar darasi wanda aka sanya sunan sa a jami’ar Maryam Abacha American University ta Nigeria (MAAUN), Kano.
Farfesa Rasheed a yayin da yake kaddamar da ginin, ya bayyana gasuwarsa da irin kayayyakin da aka zuba a cikin ta, ya kuma godewa hukumar gudanarwar Jami’ar bisa sanya mata sunan sa da tayi.
Ya kuma yaba da gudunmawar farfesa Adamu Abubakar Gwarzo na daga darajar fannin ilimi a Nijeriya da sauran kasashe.
Farfesa Rasheed ya sami damar zagayawa wasu gine-gine a cikin Jami’ar da suka hadar da dakin karatu na Murtala Ramat, filin wasa na Mohammed Ibrahim Usman Yakasai da dai sauransu.
Yayin ziyarar Farfesa Rasheed ya sami tarbar farfesa Prof. Gwarzo, Matainakin shugaba Jami’ar a fanni Gudanarwa Dr. Habib Awais Abubakar, sai mataimaki na fannin harkokin Jami’ar da walwalar dalibai Dr. Hamza Garba and Prof. Ibrahim Usman Yakasai.
Da dai sauran shuwagabanni sashe daban-daban na Jami’ar ta MAUUN dake jihar Kano.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp