Home General Shugaban hukumar NUC ya Kaddamar da Tagwayen dakunan daukar Darasi a Jami’ar...

Shugaban hukumar NUC ya Kaddamar da Tagwayen dakunan daukar Darasi a Jami’ar MAUUN Dake Kano.

Babban Sakataren hukumar dake lura da Jami’oi a Nijeriya NUC Farfesa Abubakar Adamu Rasheed a ranar Litinin ya kaddamar da tagwayen dakunan daukar darasi wanda aka sanya sunan sa a jami’ar Maryam Abacha American University ta Nigeria (MAAUN), Kano.
Farfesa Rasheed a yayin da yake kaddamar da ginin, ya bayyana gasuwarsa da irin kayayyakin da aka zuba a cikin ta, ya kuma godewa hukumar gudanarwar Jami’ar bisa sanya mata sunan sa da tayi.
Ya kuma yaba da gudunmawar farfesa Adamu Abubakar Gwarzo na daga darajar fannin ilimi a Nijeriya da sauran kasashe.
Farfesa Rasheed ya sami damar zagayawa wasu gine-gine a cikin Jami’ar da suka hadar da dakin karatu na Murtala Ramat, filin wasa na Mohammed Ibrahim Usman Yakasai da dai sauransu.
Yayin ziyarar Farfesa Rasheed ya sami tarbar farfesa Prof. Gwarzo, Matainakin shugaba Jami’ar a fanni Gudanarwa Dr. Habib Awais Abubakar, sai mataimaki na fannin harkokin Jami’ar da walwalar dalibai Dr. Hamza Garba and Prof. Ibrahim Usman Yakasai.
Da dai sauran shuwagabanni sashe daban-daban na Jami’ar ta MAUUN dake jihar Kano.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp